About Us

Sunday, 18 December 2016

TIRKASHI!!!

MUNA TUHUMAR BRC AZARE DA NEPA DAKE GARIN AZARE.

Babu dalilin da ana azabtar damu akan yanayin samun wutar lantarki kuma ace ana hada baki da BRC dake garinmu don kawai Market Strategy irin hukumar gudanarwa ta wutar lantarki  dake garin Azare babu hirar da za'ayi abada number waya amma bata shiga don kawai anuna ana bamu wutar sai ayi tambayoyi records ones azo dashi kawai don adauke hankalin mutane akan abun gaskiya wannan ba adalci bane.

Miye dalilin BRC nayin wannan abun ashe gidan Radio bana fadi sonka bane indai za'ana mana haka indai adalci ne ayi hirar a lokacin don mutane aufadi abinda suke gani dangane da wutar lantarki, muna kalubalantar wannan lamari don akawo gyara don banu adalci cikin hakan.

HUKUMAR WUTAR LANTARKI RESHEN GARIN AZARE.

Minene dalilin da kudin wuta yana karuwa amma yanayin bada wutar kullum sake tabarbarewa yakeyi dangane da yadda kuke bayarwa cikin gari especially TS/KG/KK ward wanda mu bamusan dalilin ba, wanda muna ganin wutar akan 33 KBH wanda duk munsan ana Business ne da ita kuma tare Bills dinmu yake zuwa miye dalilin yin hakan??? Gaskiya wajibi ne kuyi wannan gyaran don babu adalci cikin yin hakan.

BRC AZARE.

Matukar wannan gidan radio don talaka akayishi to ana hira matukar za'a bada number waya a kira to asameta bawai ungulu dakan zabo ba kamar yadda akeyi da Business Manager na JED , hira ce amma komai anyi recording nashi kawai babu room na kiran saidai kaji kawai ana yi kamar da gaske ashe duk ba'a lokacin akeyi ba gaskiya a gyara marukar so ake mutane sufadi albarkacin bakinsu don suyi gyara badon acuci al'umma ba nagode.

Allah yasa wannan magana tasami duk wanda akayi dominsu.

TIRKASHI!!!

MUNA TUHUMAR BRC AZARE DA NEPA DAKE GARIN AZARE.

Babu dalilin da ana azabtar damu akan yanayin samun wutar lantarki kuma ace ana hada baki da BRC dake garinmu don kawai Market Strategy irin hukumar gudanarwa ta wutar lantarki  dake garin Azare babu hirar da za'ayi abada number waya amma bata shiga don kawai anuna ana bamu wutar sai ayi tambayoyi records ones azo dashi kawai don adauke hankalin mutane akan abun gaskiya wannan ba adalci bane.

Miye dalilin BRC nayin wannan abun ashe gidan Radio bana fadi sonka bane indai za'ana mana haka indai adalci ne ayi hirar a lokacin don mutane aufadi abinda suke gani dangane da wutar lantarki, muna kalubalantar wannan lamari don akawo gyara don banu adalci cikin hakan.

HUKUMAR WUTAR LANTARKI RESHEN GARIN AZARE.

Minene dalilin da kudin wuta yana karuwa amma yanayin bada wutar kullum sake tabarbarewa yakeyi dangane da yadda kuke bayarwa cikin gari especially TS/KG/KK ward wanda mu bamusan dalilin ba, wanda muna ganin wutar akan 33 KBH wanda duk munsan ana Business ne da ita kuma tare Bills dinmu yake zuwa miye dalilin yin hakan??? Gaskiya wajibi ne kuyi wannan gyaran don babu adalci cikin yin hakan.

BRC AZARE.

Matukar wannan gidan radio don talaka akayishi to ana hira matukar za'a bada number waya a kira to asameta bawai ungulu dakan zabo ba kamar yadda akeyi da Business Manager na JED , hira ce amma komai anyi recording nashi kawai babu room na kiran saidai kaji kawai ana yi kamar da gaske ashe duk ba'a lokacin akeyi ba gaskiya a gyara marukar so ake mutane sufadi albarkacin bakinsu don suyi gyara badon acuci al'umma ba nagode.

Allah yasa wannan magana tasami duk wanda akayi dominsu.

Wednesday, 30 November 2016

ALLAH KA KWACE MU!!!

DAGA FMC AZARE.

tabbas wannan ba karamin ta'adi bane daina zuwan DR. SHEHU TABAWA BALEWA, wanda kwararren likitan fata ne wanda ke aiki a AKTH KANO yake zuwa locom FMC AZARE yakai shekara goma sha hudu (14years )yana zuwa wannan asibitin,  babu dalilin da za'ayi wata goma ba'a biyashi ba ko fiye da haka yayi hakuri yakai sau biyar akan kin biyansa kudin sa, kamar yadda yake zuwa yakan ga marasa lafiya kusan dari duk ranar laraba wannan kashe gari ne, miyasa sai a gwamnatinka ake samun wannan matsalar a wannan asibitin??? ace likitotin da suke zuwa duk sun daina zuwa don rashin iya mulki, gaskiya bazamu yarda ana zaluntar mutanenmu na kasar katagum dama Yobe da kuma mafi kusa damu da suke zuwa ganin wannan likitan daga garuruwa mabanbanta.

ABINDA YADARU YAU TSAKANIN LIKITAN FATA DA HUKUMAR FMC AZARE.

yau take laraba 39/11/2016
misalin 10:30am akan hanyarsa ta zuwa garin Azare sai yasamu matsala ta lalacewar mota daga kan hanyarsa zuwa Azare a yau laraba, yakira FMC Azare akan ayi masa agaji don daukansa don yabar tasan don gyarawa amma shiru babu wanda aka tura masa don daukansa, yayi kokari ya'iso duk da hakan shine kebin bashin kudi na watanni da yawa ba'abiyashi ba amma akamar haka, bayan yafara ganin marasa lafiya sai ya turo daya daga cikin Health Attendant akan ya sanar duk maison ganinsa daga yau yaje Bauchi ko Birnin Kudu ko kuma yatafi AKTH Kano wannan sanarwa ta kidima marasa lafiya sai daya daga cikin dattijan yashiga gunsa akan miyake faruwa shine ya labarta wannan labarin akan ga abinda akemar tun fil'azal.
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIR RAJI'UN.
wallahi na kidima dajin wannan labarin don duk mai kishin katagum yasan wannan cibayane ga cigaban garin dole duk mai fada aji yashiga wannan maganar don talaka yana cikin rudani bayyananne wanda indai akabar wannan abinda ke faruwa cikin wannan asibitin to babu kowa kenan agarin wanda ya saura .

YA ALLAH KASA WANNAN YAZAMA MAGANA TA KARSHE TSAKANINMU DA WANNAN SHUGABAN ASIBITIN DON GYARA WA'YANNAN MATSALOLIN GABA DAYA.
MUNA ROKON ALLAH DA YA SANJA MANA WANNAN MUTUMIN IDAN DAI BAMAI GYARUWA BANE.

Wednesday, 23 November 2016

GASKIYA DACI GARETA

JANKUNNE NA KARSHE GA HUKUMAR GUDANARWA TA FMC AZARE.

Babu dalilin bada takardar jan kunne ta biyu a Dr. Abubakar Abdurrahman Azare, wanda ke GOPD kar kashin FMC Azare , a yau muke samun wannan zance wanda takardar tayi nuni da:

1. Wai yayi amfani da fence na FMC Azare batare da approval ba, ya daura berner wanda take nuna tallen yabude asibiti, wanda mu bamusan ana neman haka ba.

2. Yayi amfani da sunan KATAGUM MEDICAL CENTRE wai zaiyi diverting attention mutane akan FEDERAL MEDICAL CENTRE don ya kawo rivalry a wannan asibitin ta gwamnatin tarayya.

3. Wai yayi amfani da media wajen fadan laifin shuhaban asibitin wato DR. ABDULLAHI IBRAHIM BICHI.

Wannan yanuna mana karara hassada akeyi da wannan masoyin katagum din dan'uwanmu masoyin garin katagum dan mu abin alfaharinmu.
Bamu taba ganin irin haka ba a duk private hospital dake garin Azare ba, babu dalilin wannan, saidai mun tsinci wata magana wanda take nuna mana shi DR. ABUBAKAR ABDURRAHMAN MAI KATAGUM MEDICAL CNETRE, ya rike National Tresurer na Doctors na kasa gaba daya , ya kuma rike President na Doctors , shine kuma yanzu ance again qauter ne ta north east shine yake ganin zai sake samu , sai yakeso ya withhunting nasa yayi amfani da kujerarsa don kuntata masa koma ya koreshi a services na FMC Azare , wanda mu bazamu yarda da wannan ba a garin Azare .

Wannan fadan katagum ne ba na Dr. ABUBAKAR kadai ba, duk wanda bayason cigaban garin Azare a shirye muke da mu nuna masa karshen sa koshi waye don katagum itane komin mu.

Daga karshe ina kira a duk masu fada aji a kasar katagum su shiga wannan maganar don bazamu yarda da wannan cin kashin ba .

Bayan lalata FMC Azare da wulakanci a mutanen yankin kuma har da kama karya cikin lamarin kai kabashi awa ashirin da hudu ya amsa takarda muma munbaka irinta ka janye kudirinka akan wannan takardar zaluncin da kake so kayi amfani da kujerarka akan ma'aikatanka kamar wannan masoyin namu na hakika, da kuma saura suna nan tafe .

Wednesday, 16 November 2016

Kukan kurciya kenan!!!

Naziru Mohammed

Ba,Hon.Ibrahim Moh'd Baba kadai Mukaza6a a APC SAKba,Yakamata Za6a66unmu da Masu rike da Mukamai naSiyasa,yakamataMusan Miye Agenda Ku akan Matasa?Hon.Ibrahim Moh'd Baba(IMBA) shikadaine yatabbatar mana da cewa munyi APC SAK

Monday, 14 November 2016

TRIBUTE TO GARBALE IBRAHIM BATURE (Late)

TRIBUTE TO GWANIN MAGAJI ( GARBALE BATURE)

By Mustapha Kabir (Yariman Katagum)

Innalillahi wa inna Ilahi Raji'un, Allah SWT have mercy on the soul of this humble gentleman. His demise comes to me with the shock that I could help but the recollections of our encounter since 1971. I was eleven years old.

I remembered in 1971,  I was admitted in Kuranga Secondary School my residence was  to Maigana House , was assigned to room E4, Garbale was in form three. Being the junior I was directly above the  double decker.

It was an era of extreme seniority and punishment in the Schools those days, BUT I still recollect Garbale has never ever even asked me to fetch water for him to drink. His father Alhaji Bature was perhaps richest man in Azare  then . Garbale was the only student in GSS Azare that had  a bicycle and a mattress  and I was one who gets to use it , both seat on the mattress and the bicycle . On some Sundays , he sometimes makes me come to their family  house, because there ware gazelles there, which I used to love watching and chasing them around. He will always caution me to be wary of their reaction. He treated me like a younger brother. He earned my respect for his gentlemanliness through all time I knew him.

My last conversation with him was I called to congratulate him on the appointment of Mallam Adamu Adamu as Minister because of their closeness, he laughed and said Yarima, Mallam is for us all.

May Allah SWT make your life comfortable in your grave, May Allah SWT make Aljanna Firdausi be you final abode. Ameen ya Rabil Alamin.
For the first and last time as the tears are rolling out of control from my eyes,  Magajin Gwanin Katagum, I said to you adieus SIR.

Sunday, 13 November 2016

NON PAYMENTS OF WORKER'S SALARY IN BAUCHI STATE

BAUCHI STATE GOVERNMENT SHOULD BE CAUTIOUS AND BE FARE IN THE MATTERS RELATED TO NON PAYMENTS OF WOKER'S SALARIES AND PENSIONERS ;

1) the government should have  continued paying the dues of the workers and the pensioners  while the verification goes on, because the verifications yield may not to the expectations. There will be disappointment. Clear exercise in futility is a failure.
Secondly even in law it is said its better to free 100 guilty people than to convict one innocent person. The Excellency is a lawyer I guess he knows this better than me as a legal phrase,

2) if the bail out funds have been diverted for critical needs of the State, then it is indeed a requirement to be fulfilled vide the Financial Regulations of proper procedures. But Establishment takes more priority over any sub- components of a any Budget, and

3) if these funds have been deposited into an Account, then "the economic value for funds comes to the equation". The Interest paid on deposits by Banks is actually the falling value of the funds. I suggest then the government should show magnanimity, collect the interests accumulated over time from the Banks and share them accordingly to the rightful owners of the funds.
If this method is adopted then people shall have more faith in the verification exercise, that intention of the government was not  a connivance with the Banks to shortchanged anyone.

I wish the governance of my State to experience the best of progress and wisdom from the leadership for the benefit of the governed.

DECADENCE OF LEADERSHIP AT FMC AZARE

Viewpoint
The Decadence Of Leadership At F.M.C. Azare
 

If you are not automatically redirected, click here.
The hope of every good society is to see positive developmental changes coming to settle down and influence the lives of such community. The establishment of the Federal Medical Center (F.M.C) in Azare town of Bauchi state brings about numerous developments, starting from expansion of the institution as a result of building many structures such as various departments, wards both  males and females, buildings at permanent  site of the F.M.C popularly known as “BAMAKO”, provision of modern heath facilitie/machines, and other qualified doctors, nurses, laboratory attendants, health Attendants/Assistance, cleaners, gardeners, security personnel and building of staff quarters.
The centre witnessed successful transition from one administration to the other from the days of the first CMD late Dr. Sabo Mohammed Yala, Dr. Umar Faruq Ibrahim oon, Dr. Nasir Ibrahim, Late Dr. Musa Muhammad Dambam. But it started deteriorating during the presence administration of Dr. Abdullahi Ibrahim. Series of impasse took place starting with the  resident doctors, nurses and that of other staff popularly called JOHESU, Several petitions were written against him. Protest were organised (but averted by the katagum emirate council) by the people of Azare town due to a unilateral increase in hospital charges without due consultations with stakeholders. He always disregards everyone working with him including hostility to the inhabitants of the host community and also endulged in an unnecessary changing existing policies without any need for it in departments. For example, introduction of work during holidays in department exempted by the FGN.  Furthermore, conducting of promotional examination without informing or inviting the Head of the department to participate, which was against the norms of the previous administration where all stakeholders are involved. There was redeployment of staff in the SERVICOM unit without the knowledge of the nodal person in charge. This again violates the principle of good governance and better services which is capable of destroying an existing system that is working especially where the changes so introduced does not add any positive value, neither does it conform with global best practices but to satisfy his ego as a Medical Director. We can on and on in citing examples whose numbers are endless.  (We must stand to defend global best practices by saving FMC Azare from total collapse. )
We cannot continue like this. Remember the incidents in other tertiary health institutions such as FMC Owoh, FMC Owerri, FMC Asaba, Lagos University Teaching Hospital (LUTH) etc, to mention but just a few. The stories remained the same and it started with their Medical Director/ Chief Medical Directors in the same manner and the outcome left bitter taste than you can ever imagined. Hence experience is the best teacher and a stitche on time saves nine.
From the forgoing, I dare say Dr. Abdullahi Ibrahim though qualified to hold the position of Medical Director lacks the cognate experience, perhaps there is absolute need to review his appointment or his remaining tenure must be put under close supervision, before he plunge FMC Azare into similar pathway found in the few tertiary health institutions aforementioned, if otherwise, HE MUST BE CALLED TO ORDER.

MUHAMMAD BABABA MUJTABA, AZARE

Saturday, 12 November 2016

DONALD TRUMP'S VICTORY

Read the Letter Aaron Sorkin Wrote His Daughter After Donald Trump Was Elected President
by AARON SORKIN
NOVEMBER 9, 2016 8:52 truth
Sorkin Girls,

Well the world changed late last night in a way I couldn’t protect us from. That’s a terrible feeling for a father. I won’t sugarcoat it—this is truly horrible. It’s hardly the first time my candidate didn’t win (in fact it’s the sixth time) but it is the first time that a thoroughly incompetent pig with dangerous ideas, a serious psychiatric disorder, no knowledge of the world and no curiosity to learn has.
And it wasn’t just Donald Trump who won last night—it was his supporters too. The Klan won last night. White nationalists. Sexists, racists and buffoons. Angry young white men who think rap music and Cinco de Mayo are a threat to their way of life (or are the reason for their way of life) have been given cause to celebrate. Men who have no right to call themselves that and who think that women who aspire to more than looking hot are shrill, ugly, and otherwise worthy of our scorn rather than our admiration struck a blow for misogynistic shitheads everywhere. Hate was given hope. Abject dumbness was glamorized as being “the fresh voice of an outsider” who’s going to “shake things up.” (Did anyone bother to ask how? Is he going to re-arrange the chairs in the Roosevelt Room?) For the next four years, the President of the United States, the same office held by Washington and Jefferson, Lincoln and Teddy Roosevelt, F.D.R., J.F.K. and Barack Obama, will be held by a man-boy who’ll spend his hours exacting Twitter vengeance against all who criticize him (and those numbers will be legion). We’ve embarrassed ourselves in front of our children and the world.
And the world took no time to react. The Dow futures dropped 700 points overnight. Economists are predicting a deep and prolonged recession. Our NATO allies are in a state of legitimate fear. And speaking of fear, Muslim-Americans, Mexican-Americans and African-Americans are shaking in their shoes. And we’d be right to note that many of Donald Trump’s fans are not fans of Jews. On the other hand, there is a party going on at ISIS headquarters. What wouldn’t we give to trade this small fraction of a man for Richard Nixon right now?
VIDEO: The Evolution of Donald Trump’s Presidential Campaign
So what do we do?
First of all, we remember that we’re not alone. A hundred million people in America and a billion more around the world feel exactly the same way we do.
Second, we get out of bed. The Trumpsters want to see people like us (Jewish, “coastal elites,” educated, socially progressive, Hollywood…) sobbing and wailing and talking about moving to Canada. I won’t give them that and neither will you. Here’s what we’ll do…
…we’ll fucking fight. (Roxy, there’s a time for this kind of language and it’s now.) We’re not powerless and we’re not voiceless. We don’t have majorities in the House or Senate but we do have representatives there. It’s also good to remember that most members of Trump’s own party feel exactly the same way about him that we do. We make sure that the people we sent to Washington—including Kamala Harris—take our strength with them and never take a day off.
We get involved. We do what we can to fight injustice anywhere we see it—whether it’s writing a check or rolling up our sleeves. Our family is fairly insulated from the effects of a Trump presidency so we fight for the families that aren’t. We fight for a woman to keep her right to choose. We fight for the First Amendment and we fight mostly for equality—not for a guarantee of equal outcomes but for equal opportunities. We stand up.
America didn’t stop being America last night and we didn’t stop being Americans and here’s the thing about Americans: Our darkest days have always—always—been followed by our finest hours.
Roxy, I know my predictions have let you down in the past, but personally, I don’t think this guy can make it a year without committing an impeachable crime. If he does manage to be a douche nozzle without breaking the law for four years, we’ll make it through those four years. And three years from now we’ll fight like hell for our candidate and we’ll win and they’ll lose and this time they’ll lose for good. Honey, it’ll be your first vote.
The battle isn’t over, it’s just begun. Grandpa fought in World War II and when he came home this country handed him an opportunity to make a great life for his family. I will not hand his granddaughter a country shaped by hateful and stupid men. Your tears last night woke me up, and I’ll never go to sleep on you again.
Love,
Dad

BAKAN GIZO GIDAN YAUDARA

Daga: Kalil Mustapha Katagum

BAKAN GIZO GIDAN YAUDARA.

DAGA MAI TATTAKI DAGA AZARE ZUWA BAUCHI LOKACIN CIN APC KUJERAR GWAMNA.

Mal. Nuhu dake Ungawar Makara-huta dake garin Azare, matashi ne wanda ya dau alkawari zaiyi tafiyar kafa daga Azare zuwa Bauchi matukar M.A Abubakar yaci kujerar mulkin jihar Bauchi wato (APC) cikin ikon Allah APC ta kafa mulki Mal. Nuhu ya daura aniyar tafiya yakama hanya yafara tafiya cikin ikon Allah yashiga garin Bauchi, sai yayi rashin dace General Tijjani Gamawa ya hadashi da Bakangizo akan yayi masa masauki, Bakangizo yakaishi APC Secreteriat dake jihar Bauchi  ya bashi dubu biyu (#2,000 ) akan yaci abinci zaije yadawo yayi zama har yagaji akan Bakangizo zai dawo idan yagama zaikaishi wajen mai girma gwamna shiru , yaro yayi kira har yahaji Bakangizo yaki dauka , Hon. Tijjani Aliyu yazo akan zai tafi dashi sai yacemar ai Bakangizo yake jira rashin sani yafi dare duhu sai Tijjani yace to ga wannan kaci abinci mayi magana daga baya, bayan tafiyar Tijjani yaro yayi kiran Bakangizo daya zuwa biyu yaki dauka na uku sai ya kulle wayarsa, sai yaro yakira General Tijjani Gamawa yagayamar yadda sukayi sai yace Allah sarki ba'a kyautama ba, amma kasan gidan Sen. Nazif yace yana zuwa daga zuwansa Sen. Yace shine yaron General yace haka bayan yahuta Sen. Nazif yace aje abashi Babur na hawa sabo fil, yakuma ce ga dubu goma yayi kudin mota, daga nan yakira Hon. Tijjani yazo yabashi dubu ashirin (#20,000) .

Kuma har mahaya sukayi rashin dace suka fada hannun sa abisa wasan dawaki, wanda yaki kyautatawa wanda yayi tafiyar kafa ne zai yi wa wanda yayi wasan doki, tabbas wannan shine yadda akayi da Bakangizo mai shanye ruwa.

Daga karshe muke neman hakkin mutane biyu daga gurin Bakangizo kuma jagoran masu wassani da al'adu na jihar Bauchi, wanda yake da wannan ne zaiyi takara cikin garin mu , Allah ya kyauta kadan daga cikin labaren kenan kafin muyi magana ta biyu.

Friday, 11 November 2016

Daga Musa Azare

THE ACTUALIZATION OF AMINU SALEH COLLEGE OF EDUCATION, AZARE:APPRECIATIONI want to begin with a historical background of the struggle that led to the immortalizationof the late Wambam Katagum, Alhaji Aminu Saleh, CFR, GCON.It all started on the 13th day of August, 2015 when ace writer, social critic and erudite scholar, late Malam Aminu Azare (Rahimahullah),a brother and bosom friend of mine, and,Sadiq Ali, an equally bosom friend of mine sat in Azare, Katagum LGA of Bauchi and conceived the idea of getting a befitting monument in honour of the late Wambam Katagum, Alhaji Aminu Saleh.Having spent the better part of his life promoting education -from the establishment of Sheikh Adam Islamiyya School, toGwani Alagoni Islamiyya School to Yankari Academy, to the sponsorship of outstanding students to further their education, late Aminu Saleh has no equal in this regard throughout the length and breadth of Bauchi State, hence, the idea of renaming College of Education, Azare to his name was considered most befitting.The duo of Malam Aminu Azare and Sadiq Ali immediately formed a committee and named it the "COMMITTEE FOR THE IMMORTALIZATIONOF FORMER SGF, LATE ALH. AMINU SALEH, CFR (WAMBAM KATAGUM)", with Aminu and Sadiq as Chairman and Secretary, respectively. They coopted like minds from among our contemporaries.On 17th August, 2015, with little input from me, and one of the most patriotic young men in Katagum, in person of ComradeAdamu Bello, Aminu and Sadiq wrote a letter to the Speaker of the Bauchi State House of Assembly, Rt. Hon. Damina Shehu Kawuwa and requested for the immortalizationof the late sage. Aminu and Sadiq also in their letter requested to have audience with the Hon Speaker, which was granted to them via a letter dated 24th August, 2015.Late Wambai was a national figure who paid his dues to the Nigerian nation first, as Treasurer, Katagum Native Authority; then Director and later Permanent Secretary in thefederal civil service; then Head of Service of the Federation; a Minister; and retired as Secretary to the Government of theFederation, SGF.Today I received the exciting news that the government of Bauchi State has approved the State House of Assembly Resolution passed at its sitting No. 086 held on 2nd December, 2015, which officially changed the name of College of Education, Azare to Aminu Saleh College of Education, Azare.Sadly, Malam Aminu Azare, who was at the time of the struggle suffering from a terminal illness, cancer to be precise, could not survive to see the actualization of his dream, for he gave up this world on the 12th day of January, 2016. May his gentle soul rest in Jannatul Firdaus. Ameen.Today I am profusely shedding tears of joy and sorrow! Tears of joy, seeing the immortalizationof one of the greatest mentors of all time, and the actualization of the dream of my late friend. Tears of sorrow, that this dream became reality at a time when the dreamer is no more!My profound appreciation, albeit posthumously, to the legendary critic and ace commentator, Malam Aminu Azare. And to Sadiq, I say a big congratulationsfor this feat. You and Aminu will go down in history as patriotic young men and progressives of note. To my junior brother Comrade Adamu Bello, (whom I personally mentored, "chuckles"), I say a big congratulationsto you too. You're exceptionally different in your commitment to the general welfare of Katagumites. To my good friend Malam.Inuwa Adamu Umar, who took so much trouble to shuttle betweenAzare and Bauchi to deliver the request letter, I say thank you. To the rest of the team, I give you a double thumbs up!Special thanks to HonTijjani Mohammed Aliyu, Member representing Azare/Madangala State Constituency in the Bauchi State House of Assembly. He moved the motion for the immortalizationon the floor of the House, and facilitatedin no small measure the consideration of the request and booked the appointment for the Committee to meet with the Hon Speaker. Thank you my big brother! Your efforts are deeply appreciated.To Rt Hon. Damina Shehu Kawuwa, the Speaker of the Bauchi State House of Assembly, words cannot express myappreciation of your consideration of our request to immortalize late Wambam Katagum. Thank you Mr. SpeakerSir! And to all members of the Bauchi State House of Assembly, I say a big thank you. May you all receive Allah's guidance in the discharge of your duties. Allah Yasa ku gama lafiya.Finally, the biggest one! Our own Makama Babba Na Farko of Bauchi and the Executive Governor of Bauchi State, Mohammed Abdullahi Abubakar, Esq, I salute you today, Sir!And I will like to put a personal request to you, Your Excellency Sir, IMMORTALIZE Malam Aminu Azare before you finish your tenure as governor of our d[truncated by WhatsApp]

JAN KUNNE

Via:  Lawal Muazu Bauchi

         On Facebook

Ya kamata matasa a Arewa su gane cewa rayuwarsu da ta 'ya'yansu Gwamnoninmu suke sayarwa to irin wadannan abubuwa da suke yi. Ko dai mu canza irin wannan halayyar ko rayuwar 'ya'yanmu tafi namu muni, Allah ya kyauta.

Ba yadda za'a yi ace kuna gani wani mutum ya zo, bai gina muku Makarantu ba in da yaranku zasu yi ilimi ba, bai horas da malamai da zasu na koyar da 'ya'yanku ba, bai horas da likitoci da maaikatan jinya ba, bai gina muku asibitoci ba, bai wadatar da ku da ruwan sha mai tsabta ba

Ba ruwan shi da tsaronku ko ta dukiyarku sannan ku zo Facebook kuna kare shi don yayi alkawarin gina masallatai 90, ko ya nada masu ba shi shawara 312 ko don ya sayi makara 3000.

Abin takaici shi ne, shi wanda ya baku Android ya saya muku data diyanshi suna turai suna karatu. Da zarar sun dawo, za'a basu aiki a CBN, SEC, NDIC, NNPC, FIRS da wasu wurare da ake ganin masu romo ne.

Ku kuma za'a barku da surutu a Facebook kamar yadda muke yi yanzu. Siyasar dimokuradiyya ta baku dama a kowane bayan shekara hudu ku canza shugabanni da ba su muku aiki ba. Amma in kun ce za ku ci gaba da biyewa wadannan mutane, to har abada ba ku rabo da kangin talauci da bauta ba

Ina fata matasanmu za su fahimci haka. Duniya ta tafi ta barmu a baya, saboda irin wadannan mutane da muka sa a gaba, wadanda ba abin da suka sa a gaba sai kyautatawa kawunansu dana iyalansu. Mu tashi mu farka 'yan Arewa.

Thursday, 10 November 2016

NIGERIA SERVICE COMMISSION

Nigerian police service.                          commission  

Shugaba kwamitin kula da harkokin yan sanda Nigeria senater abu Ibrahim ya bada sanarwan cewa a baywa masu neman aykin yan sanda dasukasamu shigar da jarrabbawarsu hannu kamar yanda aka tsara hakuri yace hukumar ta tanazar da duk kayan training da za'a horar da sabbin yan sandan inda yakara dacewa ana bukatar inspectors shabiyu asp shabiyu a kowane state haka kuma ana bukatar recruit constable guda Tara daga kowane local government yace sunanan suna kara nazari akan yanda za'abi abun batare da an ha'inchi talakawan Nigeria ba ya kara da cewa abunda yasa akasamu Dan tsayko kwanakin sundansamu wata matsalane tsakani spector genaral na yan sanda dakuma yan majalisu Amman yanzun anshawo khan matsalar yakara da cewa kafinnan da sabon shekara za'afara training inda yabada cewa asp dakuma inspector xasuje wudil dake jihar Kano domin yin training a chan za'ahadasu da daliban makarantar ta police academy dake Kano zasu samu wata 18 zasu runka samun Hutu duk ranakun asabar da lahadi sukuma constable zasuje police training school dake Kaduna sukuma zasu samu wata 6 ranar juma'ane kawai zata zamo musu ranar hutu wannan tattaunawa tsakanin shugaban kwamitin kula da yan sanda Senater abu Ibrahim a kafofin sadarwarmu ta yanar gizo www.Nigeriakd.n

Wednesday, 9 November 2016

TRUMP VICTORY IS CURSE

JOINT STATE AND LOCAL ACCOUNTS

JAAC, JAAC , JAAC , may Allah SWT give easy passage to the Bill to disband the unholy alliance of the cheating State Governors to the Local Government Autonomy. Let's see how the thieving Governors are systematically  stopped  the misconduct and outright  theft of / to our localities.

I wrote a document on the disbandment of the JAAC account was published on page 43 of The Daily Trust Newspaper of the 13th October . The document was highly edited.

The news of the Bill passing its second reading on the  at Federal House gives me the courage and impetus to bear my mind without inhibitions.

Hahaha if it's disbanded succeeds Wallahi even N20,000. some State Governors can  not afford  to dash out anymore, no more a primitive acquisition of wealth, can imagine how many marabouts are on their mats to stop the lawful act. Please Allah SWT don't answer them. Allah SWT be with the masses , Ya' ayunas.

The Article was highly edited, this was my version .

Nigerian and indeed Northern Nigerian leaders have a vital role in policy making prioritization to empower the impoverished citizens , initiate sustainable policies that shall affect  Economic Development and safe guard the future of the Region and Nigeria as whole. As the saying goes "every journey begins with the first single step"

8) JOINT STATE AND LOCAL ACCOUNTS: Nigeria adopted Federalism Constitution, three distinct powers of Authorities, the Executive, the Legislature, and the Judiciary. The same Federalism adopted three distinct powers of governance, the Central, the States and the Local Governments as autonomous units. The Constitution further enshrined percentage (%) of Revenue Allocation Formula to the letter Z. to all the three tiers of governance. The simple common sensical wisdom is to trickle down development, management and welfare to the lowest echelon of the societies. All the positions are supposed to be earned through the ballot box, the choice of the people. Unfortunately the constitution provided a lacuna in section 7 (1), " the governor of a state to over look the affairs of Local Government Account" THE STATEMENT DOES NOT AMOUNT THE GOVERNORS HAVE THE RIGHT TO SPEND THE LG FUNDS AS THEY DEEM FIT". All the governors of the Southern follow due process and allow for the election of Local Government officials and give them their fund allocations after court cases.    The situation in the Northern Nigeria States is different. The Governors don't conduct elections for the officials of Local Governments. But they appoint their stooges as caretaker committee chairmen (which has no legal provision) who dance to their tunes, merely send salaries not on time and not regularly to the skeletal LG employees. The Governors hold on to the JAAC ACCOUNT, as means of total control of the economy and politics of their respective States.  The disbandment of the JAAC ACCOUNT shall greatly empower the grass roots, Local governments, the citizens shall be in a better position to benefit from a simultaneous development of the Central, the State and the Local Government and enjoy effective monitoring by the electorates that elected officials to serve them. The state government can help in a marshaling out a plan, effective monitoring through a Commission for the Local Government and create an avenue for a feed-back system.

EXAMPLICATION: For ease of reference but with greatest dismay I shall make example of mismanagement of the Local Government funds with my own State of Bauchi. The Joint Local Government Account (JAAC) has to be systematically dealt with, in favour of direct allocation to the Local Government for such mismanagement to be halted.

At the end of the first two terms of this political dispensation (1999 – 20007) Ahmed Mu’azu of PDP was the governor of Bauchi State. The governor that succeeded him was Isa Yuguda under flag bearer ship of the ANPP, because of the bad blood that existed between the erstwhile friends as PDP members. Isa Yuguda commenced an overall financial investigations of the state of affairs, the stolen funds amounting to N19.6 billion was traced to the Joint Local Government Accounts (JAAC). Isa Yuguda reported the matter to the Authorities (EFCC) and Ahamed Mu’azu went on self exile to escape justice. But Ahmed Mu'azu subsequently returned, the case was dropped and was even nominated by Isa Yuguda to become the PDP National Chairman.

And similarly at the expiration of Isa Yuguda’s administration (2007 – 2015) the Bauchi State Governor, His Excellency Barr. MA Abubakar established both a Transition and Financial investigations committees in to the affairs of the previous eight years administration of his predecessor Isa Yuguda. The committee had reported un – accounted funds amounting to N144 billon from the Joint Local Government Account (JAAC) funds and further N104 billion as un accounted withdrawal from the security votes Account. Each of our twenty (20) Local Governments was shortchanged N1 billion by Ahamed Mu'azu and Isa Yuguda shortchanged each of the Local Governments by N 7billion.

In name of Allah S.W.T Mr Prsident plead with MA Abubakar, the Executive Governor  of Bauchi State to persue our stolen wealth from Mu' azu and Yuguda and retrieve our stolen money under whatever guise they did it.  For the use of our poor state, may Allah brave you to do so. Ameen Thumma Ameen. 
Having personally joined and participated in the campaign for APC in my Bauchi State and as well contested for the Senate seat of the Bauchi North, which I failed to get the APC nomination. And during the campaign exercise which MA Abubakar solicited my assistantace we rode on the slogan of EQUITY, JUSTICE AND CHANGE. I found it pertinent and sought the audience of His Excellency Barr. MA Abubakar three months after his swearing in as the governor of our State which he granted me. And I point blank asked His Excellency of his intentions on the Reports of the Transition Committee, and how he intended to redeem on our campaign promises to retrieve our common wealth from the previous Administrations. The governor said that he intended to proceed with what he deemed as “quite recoveries” from Isa Yuguda and his former SSG (Sallau Dandija). To that I followed up with another question what if they failed to accede to the decent means, he affirmed to me since he took his oath with the Holy Quran he will resort to the law to redress injustice. But one and half year down the line Bauchi citizens are still waiting for justice. MA Abubakar as a lawyer knows the facts that in law “justice delayed, is Justice denied”

That is why I strongly recommend the disbanding of the joint Local Government Account (JAAC) as it has proved in my state the changes of governors or parties and administrations cannot have a bearing to the manners in which the system is abused. Mr President issue a deadline for the elections of Local Governments, henceforth any state that does not comply withhold their Local Government funds. OBJ did hold on to the Local Government funds of Lagos State though for a different reason.

LESSON I HAVE FROM THE AMERICAN POLITICS

Musa Azare wrote

The Hypocrisy Of America Exposed Once AgainThe greatest lesson to me, from the presidential election in United States is that; while America preaches to the world the virtues of women's leadership; sometimes even force other nations to include a certain percentage women in leadership as condition for American patronage; yet, America rejected the leadership of a woman yesterday!More than 85% of the world expected America to vote for Hillary, but America simply could not afford herself to be in the hands of a woman.That's America for you! She never practice what she preaches!Hillary should go back to the other room where Bill is waiting.

Tuesday, 8 November 2016

JARUMTA ITANE CIKAR BAWA!!!

Daga Sunusi Mohammed Ahmed

MATSORACI BAYA ZAMA GWANI KO SHI WAYE.............................................................

............HABA MAI GIRMA TALBAN KATAGUM SIYASA FA BA'A MATA SARI KA NOKE, SAM BAZA KA TABA KAIWA LABARI BA IN HAKA ZAKAYI,
KO DA GASKE NE DA AKE CEWA KAI MATSORACI NE MUN DAUKO TAFIYAR WADDA BAZAI IYA BA? DAN MUN JIMA MUNA JIN RADE RADIN CEWAR BAZA KA IYA BA YAKIN YAFI KARFIN KA, TO IDAN BAZA KA IYA BA GARA MU SANI MU TAYA WADDA ZAI IYA KUMA ZAI TSAYA TSAYIN DAKA DAN YAGA YA FITAR DA KATAGUM KUNYA,

LOKACIN DA AKA BUDE WANNAN KUNGIYAR MAI SUNA (YOUTH ASK FOR TALBA AGAIN ) SAIDA WASU MANYA SUKA CE MANA KARMA KU TAMBAYE SHI DAN BA MAI YI BANE, AMMA SAI MUKA KI BIN ABIN DA SUKA FADA MANA, MUKACE MUNJI MUN GANI, HAR AKWAI LOKACIN DA NAYI RUBUTU WANI YACE MIN SUNAN KUNGIYAR NAN BAI ZAUNA BA, YACE AI SAI KUSA YAJI BABU WADDA ZAI IYA SAI SHI, WANNAN MA BAMU YARDA BA, HAR ANA CEWA TALBA KUDI YAKE BAMU MUKE MASA AIKI DUK HAKAN BAISA MUN DAINA BA, DAMA ANCE WAJEN DA BABBA YA HANGO YARO KO YA HAU SAMA BAZAI HANGO BA.....

ABIN TAMBAYA ANAN SHINE, SHIN TALBA DA GASKE YAKE KO KUMA BAZAI IYA DIN BA?
IDAN BAZAI IYA BA TO YA KAUCE YA BAIWA MASU YI KUMA WADDA ZASU IYA FILI, DAN MUNA DA GOMA YASHI KOMA SU FISHI, WADDA ZASU KARE MUTUNCIN KATAGUM DA MASARAUTAR KATAGUM KUMA ZASU DAWO DA MARTABAR KATAGUM A IDON DUNIYA......
MAI GIRMA MUNA JIRA MUJI KO ZAKA IYA KO A'A.......

JARUMTA ITANE CIKAR BAWA!!!


Daga Sunusi Moh'd Ahmad

MATSORACI BAYA ZAMA GWANI KO SHI WAYE.............................................................

............HABA MAI GIRMA TALBAN KATAGUM SIYASA FA BA'A MATA SARI KA NOKE, SAM BAZA KA TABA KAIWA LABARI BA IN HAKA ZAKAYI,
KO DA GASKE NE DA AKE CEWA KAI MATSORACI NE MUN DAUKO TAFIYAR WADDA BAZAI IYA BA? DAN MUN JIMA MUNA JIN RADE RADIN CEWAR BAZA KA IYA BA YAKIN YAFI KARFIN KA, TO IDAN BAZA KA IYA BA GARA MU SANI MU TAYA WADDA ZAI IYA KUMA ZAI TSAYA TSAYIN DAKA DAN YAGA YA FITAR DA KATAGUM KUNYA,

LOKACIN DA AKA BUDE WANNAN KUNGIYAR MAI SUNA (YOUTH ASK FOR TALBA AGAIN ) SAIDA WASU MANYA SUKA CE MANA KARMA KU TAMBAYE SHI DAN BA MAI YI BANE, AMMA SAI MUKA KI BIN ABIN DA SUKA FADA MANA, MUKACE MUNJI MUN GANI, HAR AKWAI LOKACIN DA NAYI RUBUTU WANI YACE MIN SUNAN KUNGIYAR NAN BAI ZAUNA BA, YACE AI SAI KUSA YAJI BABU WADDA ZAI IYA SAI SHI, WANNAN MA BAMU YARDA BA, HAR ANA CEWA TALBA KUDI YAKE BAMU MUKE MASA AIKI DUK HAKAN BAISA MUN DAINA BA, DAMA ANCE WAJEN DA BABBA YA HANGO YARO KO YA HAU SAMA BAZAI HANGO BA.....

ABIN TAMBAYA ANAN SHINE, SHIN TALBA DA GASKE YAKE KO KUMA BAZAI IYA DIN BA?
IDAN BAZAI IYA BA TO YA KAUCE YA BAIWA MASU YI KUMA WADDA ZASU IYA FILI, DAN MUNA DA GOMA YASHI KOMA SU FISHI, WADDA ZASU KARE MUTUNCIN KATAGUM DA MASARAUTAR KATAGUM KUMA ZASU DAWO DA MARTABAR KATAGUM A IDON DUNIYA......
MAI GIRMA MUNA JIRA MUJI KO ZAKA IYA KO A'A.......

BAIL IS FREE AND ROAD BLOCKS ARE BANNED

HOME > LOCAL > 

ABUBAKAR MARAFA :  BAIL IS FREE AND ROAD BLOCKS ARE BANNED - AIG SAYS

Abubakar Marafa

Bail is free and road blocks are banned - AIG says

Gbenga Bada | 2016-10-20 00:45:25.0 | 2016-10-20 00:45:25.0

An Assistant Inspector General of Police has maintained that bail is free and road blocks remains banned by the police force.

24/7 Live - Subscribe to the Pulse Newsletter!

 

Abubakar Marafa  (Vanguard)

Abubakar Marafa, an Assistant Inspector-General of Police (AIG) has reiterated that bail remains free.

The man in charge of Zone 6 re-affirmed that bailing of suspects remains free while road blocks remains banned.

Marafa said this in on Tuesday, October 18, 2016 in Abakaliki, Ebonyi State when he visited the state police command.

“There should not be any form of payment for bail as the Inspector-General of Police has mandated that this instruction should be carried to the latter,” he said.

Continuing, the AIG said: “I have received many cases of loss of firearms and any officer who is careless with this will be punished.

“The concerned case would be reviewed and anyone found guilty will be charged to court and be made to pay for the government property he lost.

“Police personnel should place their rifles on-guard so that it would be well protected and secured," he said.

Marafa also said: “The rights of the citizens should also be protected as enshrined in the 1999 Constitution of the Federal Republic of Nigeria."

» morePresident Muhammadu Buhari and Vice-President Yemi Osinbajo with the 21 Chibok Girls recently released after receiving them at the Presidential Villa in Abuja on Wednesday  (Presidency)

» moreFrom left: Secretary to the government of the federation, Mr David Lawal; vice-president Yemi Osinbajo; and president Muhammadu Buhari at the Federal Executive Council Meeting in Abuja on Wednesday

» moreFounder of Women Skills Development Support Initiative (WSDSI), Mrs Helen Mark (l) presenting certificate of participation to one of the beneficiaries of the initiative’s skills and empowerment programme in Otukpo, Benue, on Wednesday

NextPrevious

1 / 42

Do you ever witness anything interesting or exciting? Just take out your phone and send us the exclusive pictures or video and we will pay you cash. More information here or just e-mail to eyewitness@pulse.ng or What's App to 09098947580. Please include what, who, when, where, why.

Gbenga Bada
is an Editor at Pulse.
A well bred journalist with a flair for entertainment, society and arts, Gbenga loves covering events and reporting personalities for the public consumption. Reach me via Email: gbenga.bada@ringier.ng

 

 

 

 

 

COMMENTS

Abubakar Marafa Road block has since been banned - AIG

Buhari President says Shinkafi's death is a colossal loss

In Niger Speaker empowers 400 youth,women

Pulse Frontpage Read today's newspaper headlines [Wednesday, February 24, 2016]

In Kaduna 3-year-old son of Ex-VP Namadi Sambo’s Orderly kidnapped

Saraki Vote Of Confidence: See full list of 83 senators backing Senate President

LOCAL


RAYUWAR TALAKA A JIHATA

Daga Adamu Bala Dansidi

KARATU A TURBAR MUTUWA.

lalle talaka na cikin kalu bale a wannan jiha tamu, talaka yana karatu karkashin mutuwa, su kuma hanya ne a gabansu mai dankaren tsada wanda an sare mana bishiyoyi don musamu kwararowar hamada ba'a maida mana wasu ba gashi talaka yana karatu babu bencin zama gina yana faduwa amma duk ba damuwar gwamnatin jiha bane.

Gaskiya wannan jihar inaga mulkin soja akeyi ko kuma mulkin mallaka, don demokaradiya akwai 'yancin fadin albarkacin bakinka amma wannan idan kafada sai albashinka ya tsaya ko kuma wani abu na dabam. Wannan wane irin mulki ne haka , bayan duniya fa akwai lahira, hisabi kuma gaskiya wallahi babu abinda ba abin tambaya bane a ranar kiyoma, amma karara kowa nagani ga bukatun al'umma amma ayi musu tilas kai jama'a anya kuwa wannan mulkin ???

Monday, 7 November 2016

GABA GABA DAI KATAGUM!!!

Daga Adamu Bala Dansidi

DA BASAI WANDA KA AIFABA, KATAGUM SAI ALLAH.Addu'ar iyayenmu bazata barmu ba har abada, kullum su tunaninsu katagum dinne, Allah yajikan sarki Abdulkadir, zuwa Sarki Umaru mai zamani, Allah ka karawa Sarkin katagum Dr. Muhammadu Kabir Umar (CON) lafiya ka kuma karawa kasar albarka cikin iko da rahamar Ubangiji dai Dr. Abubakar Abdurrahman Azare wanda akafi sani da Triple A ya kammala asibiti wanda zai fara aiki ranar Monday mai zuwa, wanda yake kan titin bypass, daura da COE Azare gatedin baya, wannan mutumin babu abinda zamucemar sai Allah yakara zumunci don tabbas masoyin katagum ne na hakika, ai munada manyan likitoti tundaga lokacin da Dr. Waziri yayi asibiti waye yayi mana dan cikin Azaren? Alhamdulillah yau anshare mana hawaye kuma lalle wannanbawon Allah mu masa addu'a mukara kuma yiwa kasar addu'ar Allah yakara kawo mata irin wa'yann masu ceton nata a bayan kasa sunan asibitinKATAGUM MEDICAL CENTRE (KMC) wannan karshen kauna kenan, Allah yasa masa albarka cikin wannan asibitin,jama'ar kasar katagum kuma Allah yasa wannan asibitin yazama alheri agaremu baki daya

N-POWER

Daga Bashir Ahmad.

A LITTLE WORD OF ENCOURAGEMENT FOR BUHARI WILL NOT KILL YOU

No doubt we are going through hard times as a nation. We sure know that PMB is slow and we all want change like magic. That notwithstanding,  CHANGE IS HERE.

For example, on Saturday, March 15th 2014,  the then government of Goodluck Jonathan invited over 7 million Applicants for 4000 jobs,  in the most fraudulent manner lacking in standards. Eventually,16 people died.

But today,  Buhari's Government gave out 200,000 jobs using the E method of application, and no casualty recorded.

That is CHANGE

Despite that we are under recession, Buhari is paying seven years pension arrears, employing 200,000 graduates at cost of 6bn naira monthly, and with 300,000 soon follow.

That is CHANGE

Despite recession, Buhari has released N700 billion for capital projects to reflate the economy, N150bn for women entrepreneurship development, N30 Billion for Lecturers' Allowances and CBN is giving  3 each to graduate entrepreneurs.

That is CHANGE

Buhari implemented The Treasury Single Account (TSA) policy that past leaders were afraid to implement because it will expose their corruption.

That is CHANGE

Buhari Increased to 30% CAPEX and Infrastructural Engagements Nationwide.

That is CHANGE

‬The Army under Buhari has fought Boko Haram to a standstill, rescued some Chibok Girls, sanitized Areppo, forced Niger Delta militants to negotiation, thought IPOB and MASSOB how to observe the rule of law. The untouchables like Tompolo are in hiding. Those who thought they were bigger than Nigeria have understood otherwise. Gani Adams, Dokubo Asari, Uwazuruike, Ateke Tom and their likes now know the limit of their shenanigans. Even Nnamdi Kanu is secretly negotiating for freedom. Non of our territories are under the control of non state actors. At best,  all that those COWARDS can do is to secretly go and bomb our pipelines or send suicide bombers to IDP camps. They are all afraid to confront the army under Buhari.

That is CHANGE

Buhari is unwavering in his Anti-Corruption War. Despite some incoherence as I highlighted yesterday we are getting results that have surpassed all of the results of former regimes put together. Today, the former National Security Adviser, Sambo Dasuki and over 26 retired and serving Army Generals are facing trail. That was unthinkable in the past. And their civilian counterparts are not left out. With hooligans like Obanikoro, Olisamethief and the rest returning stolen monies and judicial criminals being arrested the battle is getting set.

That is CHANGE

Come to the energy sector, there are many ongoing Power Projects that will over time make Nigeria energy sufficient. Buhari has a policy of Energy Mix, which will ensure that the sabotage of power infrastructure in the Niger Delta is tackled going forward. Other regions of Nigeria have identified energy sources that will make them independent of Niger Delta gas. Today wind and sun energy are being harnessed from North East and North West, Coll in the South East, Hydro power North Central and the rest. In no distant future, one of Buhari's ambitious power projects, Mambilla 3,000 plant will gush energy with eas. All these compared to I6 wasted years of past administration in energy sector. These other administrations spent over 36 billion dollars and could not generate 3000 megawatts. Meanwhile China spent 25 billion dollars in eleven years to generate 22,000 megawatts. Meaning that given the same time Buhari has achieved a great feat.

That is CHANGE

By 2018, all our rice consumption needs will be locally met. Tomatoes and many others.

That is CHANGE

How about National Railway interconnectivity project and the Recent $2.2billon GE PPP agreement. Many federal roads are being constructed. Contractors who have not been paid since 20I2 have started receiving their checks. The construction of Second Niger Bridge is under way, Calabar to Lagos rail, Lagos to Kano rail, Ibadan to Lagos rail and many other ambitious projects that will restore Nigeria to it's former glory are being undertaken by Buhari.

That is CHANGE

Buhari banned 41 Items in the Forex list to help boost  local production and protect naira. If you cannot take advantage, that is your fault. This ban is in your interest.

And that is CHANGE

Subsidy removal was to stop the elite from robbing you of the money we need develop. Past administrations refused to do it because they were beneficiaries and they lack the moral rectitude to do it. Only and incorruptible man like Buhari could stand up to those elites who were the beneficiaries of it.

That is CHANGE

Despite organized sabotage by corrupt politicians and other ignorant elements in our society, Buhari is trudging forward.

Although, President Buhari needs to speed things up and he needs to restructure our systems and bring about true Federalism that will help component units become productive and useful to the whole.

Nobody can fix Nigeria in one day. Even God believe in process, he is not in partnership with magicians. Buhari has not solved all our problems, but we are making progress. Don't let your hate becloud your sense of good.

Please encourage Buhari.
(Shared as received)

Sunday, 6 November 2016

KIRA NA MUSAMMAN

DAGA ABD AZARE

INNALILLAHI WA INNA ILAIHIR RAJI'UN.

A jiya ne da misalin goma da rabi zuwa sha daya na rana mukasami labarin hatsarin mota a garin Shu'arin na (Homa) wanda ta tashi daga garin Azare mai dauke da mutane goma sha biyar (15) a cikinta na fashewar taya .
Motar tana dauke da :-
1.'Ya'yan Limamin gari guda biyu wato Malam Ayuba
2. Jikanun Mai dawan Katagum 'ya'yan Ali Emier guda uku.
3. Matar Bar. Tata Sa'ad .
4. Maluma Hafsatu dake Gadau.
5. Wani bakanike .
6. Driver.
7. Wani matashi .

A lokacin da abin yafaru sakamakon fashewar taya mutane hudu suka mutu, daya 'yar gidan Ali Emier ,matar garin Gadau, Bakaniken, da kuma wani guda daya.

Sauran ansamu tahowa dasu Azare cikin FMC Azare , donyin magani, abinda nagani wanda yadawo da hankalina kan yazama wajibi ayi magana shine.

MASU WANNAN MOTOCI DA KUNGIYAR DREBOBI.
Gaskiya fa guda daya ne dole mugaya wa kanmu ita abinda na fahimta shine yawancin masu tuka motar nan matasa ne , kuma abin takaicin yaran motar ne ba ainihin direbobin ba, miyasa? Kuma wallahi babu hankali cikin yadda yawancinsu sukeyin tukin motar wanda ni dinnan shaida ne wani yaro wata rana kadan yahana na mareshi don yana ganganci damu kuma yana waya. Kira ga kumgiya da masu motocin wajibi ne garesu su zauna su tsawatar don hatsarin da akeyi daga Shu'arin zuwa Kano da gaba daya hamyar gaskiya yawancin su gudu ne yakeyin yawa, wanda ita motar ance idan abu zai faru kulle kanta takeyi, mu ceci 'yan uwanmu don a jiyama najiyo driver na motar yana labarin wai anamar fitila amma bai dauka wani abu bane, to koma dai minene wajibi ne mutsawatar a kanmu.

MASU SHIGA MOTAR .

Babu dalilin kuna cikin motar kuzama masu gaggawa don kawai zanje Kano na dawo a ranar zamu zuba ido ayi ta gudun ganganci damu, wajibine mugaya wa kanmu gaskiya mu tsawatar a driver din na yawan gudun da yakamata ace yanayi.

HUKUMOMIN DA HAKKIN YA DORU A KANSU .

Doka bata yarda da gudu mai yawa ba wanda wajibine ga hukumar ta ceci al'umma don gudun yana fita daga runanin mu, ayi kokari tsakanin hukumar dake garin Azare da wanda take garin Dutse don hada kai a ceci mutane don kune kadai wanda dokar take hannun ku, idan abu yayi tsamari kusaka tara mai yawa babu lamani wanda hakan zan saka don dole kuceci al'umma idan abun yaki yiyuwa ku hada da hukumar dake garin Kano don dai ceton al'umma don abin yayi yawa wallahi, Allah yakai korafinmu gunda zaiyi amfani.

KIRA GA HUKUMAR ASIBITI DAKE GARIN AZARE (FMC AZARE )

Gaskiya (A&E) tayi kadan a garin Azare don ankawo Emergency ajiyama da takai awa uku kafin tasamu kulawa, bayan gurin yayi kadan na fahimci akwai karancin ma'aikata wanda hakan ne zai jawo rashin kulawar, na tabbata akwai yadda zatayi da wannan matsalar da muka kawo, asali ma yadda aka ginashi akwai matsala don tun asali ma yayi kadan a Azare balle yanzu, Hukumar ta shiga ta cecemu don Allah don jiya naga dole sai sallamar wanda yake da dama dama akeyi don asaka wanda yafishi matsala, wanda shima yana bukatar ace a asibiti yake don bai gama warkewa ba don naga wajen shida wanda dibansu akayi ba da kafarsu suka fita ba gaskiya aduba wannan don ceton rayuwar al'umma .

Tabbas imba jarimi ne na gaske

Daga Adamu Bala Dansidi

Kayi ka kara yi jikan nanna zahiri aikinka abin alfahari ne babu wanda bai shaida ba.

Yabon Gwani ya zama dole!!!

Daga Auwalu Awaye

A gaskiya ina kewar rashinka a sanatan bauchi ta arewa.