About Us

Sunday, 18 December 2016

TIRKASHI!!!

MUNA TUHUMAR BRC AZARE DA NEPA DAKE GARIN AZARE.

Babu dalilin da ana azabtar damu akan yanayin samun wutar lantarki kuma ace ana hada baki da BRC dake garinmu don kawai Market Strategy irin hukumar gudanarwa ta wutar lantarki  dake garin Azare babu hirar da za'ayi abada number waya amma bata shiga don kawai anuna ana bamu wutar sai ayi tambayoyi records ones azo dashi kawai don adauke hankalin mutane akan abun gaskiya wannan ba adalci bane.

Miye dalilin BRC nayin wannan abun ashe gidan Radio bana fadi sonka bane indai za'ana mana haka indai adalci ne ayi hirar a lokacin don mutane aufadi abinda suke gani dangane da wutar lantarki, muna kalubalantar wannan lamari don akawo gyara don banu adalci cikin hakan.

HUKUMAR WUTAR LANTARKI RESHEN GARIN AZARE.

Minene dalilin da kudin wuta yana karuwa amma yanayin bada wutar kullum sake tabarbarewa yakeyi dangane da yadda kuke bayarwa cikin gari especially TS/KG/KK ward wanda mu bamusan dalilin ba, wanda muna ganin wutar akan 33 KBH wanda duk munsan ana Business ne da ita kuma tare Bills dinmu yake zuwa miye dalilin yin hakan??? Gaskiya wajibi ne kuyi wannan gyaran don babu adalci cikin yin hakan.

BRC AZARE.

Matukar wannan gidan radio don talaka akayishi to ana hira matukar za'a bada number waya a kira to asameta bawai ungulu dakan zabo ba kamar yadda akeyi da Business Manager na JED , hira ce amma komai anyi recording nashi kawai babu room na kiran saidai kaji kawai ana yi kamar da gaske ashe duk ba'a lokacin akeyi ba gaskiya a gyara marukar so ake mutane sufadi albarkacin bakinsu don suyi gyara badon acuci al'umma ba nagode.

Allah yasa wannan magana tasami duk wanda akayi dominsu.

TIRKASHI!!!

MUNA TUHUMAR BRC AZARE DA NEPA DAKE GARIN AZARE.

Babu dalilin da ana azabtar damu akan yanayin samun wutar lantarki kuma ace ana hada baki da BRC dake garinmu don kawai Market Strategy irin hukumar gudanarwa ta wutar lantarki  dake garin Azare babu hirar da za'ayi abada number waya amma bata shiga don kawai anuna ana bamu wutar sai ayi tambayoyi records ones azo dashi kawai don adauke hankalin mutane akan abun gaskiya wannan ba adalci bane.

Miye dalilin BRC nayin wannan abun ashe gidan Radio bana fadi sonka bane indai za'ana mana haka indai adalci ne ayi hirar a lokacin don mutane aufadi abinda suke gani dangane da wutar lantarki, muna kalubalantar wannan lamari don akawo gyara don banu adalci cikin hakan.

HUKUMAR WUTAR LANTARKI RESHEN GARIN AZARE.

Minene dalilin da kudin wuta yana karuwa amma yanayin bada wutar kullum sake tabarbarewa yakeyi dangane da yadda kuke bayarwa cikin gari especially TS/KG/KK ward wanda mu bamusan dalilin ba, wanda muna ganin wutar akan 33 KBH wanda duk munsan ana Business ne da ita kuma tare Bills dinmu yake zuwa miye dalilin yin hakan??? Gaskiya wajibi ne kuyi wannan gyaran don babu adalci cikin yin hakan.

BRC AZARE.

Matukar wannan gidan radio don talaka akayishi to ana hira matukar za'a bada number waya a kira to asameta bawai ungulu dakan zabo ba kamar yadda akeyi da Business Manager na JED , hira ce amma komai anyi recording nashi kawai babu room na kiran saidai kaji kawai ana yi kamar da gaske ashe duk ba'a lokacin akeyi ba gaskiya a gyara marukar so ake mutane sufadi albarkacin bakinsu don suyi gyara badon acuci al'umma ba nagode.

Allah yasa wannan magana tasami duk wanda akayi dominsu.

Wednesday, 30 November 2016

ALLAH KA KWACE MU!!!

DAGA FMC AZARE.

tabbas wannan ba karamin ta'adi bane daina zuwan DR. SHEHU TABAWA BALEWA, wanda kwararren likitan fata ne wanda ke aiki a AKTH KANO yake zuwa locom FMC AZARE yakai shekara goma sha hudu (14years )yana zuwa wannan asibitin,  babu dalilin da za'ayi wata goma ba'a biyashi ba ko fiye da haka yayi hakuri yakai sau biyar akan kin biyansa kudin sa, kamar yadda yake zuwa yakan ga marasa lafiya kusan dari duk ranar laraba wannan kashe gari ne, miyasa sai a gwamnatinka ake samun wannan matsalar a wannan asibitin??? ace likitotin da suke zuwa duk sun daina zuwa don rashin iya mulki, gaskiya bazamu yarda ana zaluntar mutanenmu na kasar katagum dama Yobe da kuma mafi kusa damu da suke zuwa ganin wannan likitan daga garuruwa mabanbanta.

ABINDA YADARU YAU TSAKANIN LIKITAN FATA DA HUKUMAR FMC AZARE.

yau take laraba 39/11/2016
misalin 10:30am akan hanyarsa ta zuwa garin Azare sai yasamu matsala ta lalacewar mota daga kan hanyarsa zuwa Azare a yau laraba, yakira FMC Azare akan ayi masa agaji don daukansa don yabar tasan don gyarawa amma shiru babu wanda aka tura masa don daukansa, yayi kokari ya'iso duk da hakan shine kebin bashin kudi na watanni da yawa ba'abiyashi ba amma akamar haka, bayan yafara ganin marasa lafiya sai ya turo daya daga cikin Health Attendant akan ya sanar duk maison ganinsa daga yau yaje Bauchi ko Birnin Kudu ko kuma yatafi AKTH Kano wannan sanarwa ta kidima marasa lafiya sai daya daga cikin dattijan yashiga gunsa akan miyake faruwa shine ya labarta wannan labarin akan ga abinda akemar tun fil'azal.
INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIR RAJI'UN.
wallahi na kidima dajin wannan labarin don duk mai kishin katagum yasan wannan cibayane ga cigaban garin dole duk mai fada aji yashiga wannan maganar don talaka yana cikin rudani bayyananne wanda indai akabar wannan abinda ke faruwa cikin wannan asibitin to babu kowa kenan agarin wanda ya saura .

YA ALLAH KASA WANNAN YAZAMA MAGANA TA KARSHE TSAKANINMU DA WANNAN SHUGABAN ASIBITIN DON GYARA WA'YANNAN MATSALOLIN GABA DAYA.
MUNA ROKON ALLAH DA YA SANJA MANA WANNAN MUTUMIN IDAN DAI BAMAI GYARUWA BANE.

Wednesday, 23 November 2016

GASKIYA DACI GARETA

JANKUNNE NA KARSHE GA HUKUMAR GUDANARWA TA FMC AZARE.

Babu dalilin bada takardar jan kunne ta biyu a Dr. Abubakar Abdurrahman Azare, wanda ke GOPD kar kashin FMC Azare , a yau muke samun wannan zance wanda takardar tayi nuni da:

1. Wai yayi amfani da fence na FMC Azare batare da approval ba, ya daura berner wanda take nuna tallen yabude asibiti, wanda mu bamusan ana neman haka ba.

2. Yayi amfani da sunan KATAGUM MEDICAL CENTRE wai zaiyi diverting attention mutane akan FEDERAL MEDICAL CENTRE don ya kawo rivalry a wannan asibitin ta gwamnatin tarayya.

3. Wai yayi amfani da media wajen fadan laifin shuhaban asibitin wato DR. ABDULLAHI IBRAHIM BICHI.

Wannan yanuna mana karara hassada akeyi da wannan masoyin katagum din dan'uwanmu masoyin garin katagum dan mu abin alfaharinmu.
Bamu taba ganin irin haka ba a duk private hospital dake garin Azare ba, babu dalilin wannan, saidai mun tsinci wata magana wanda take nuna mana shi DR. ABUBAKAR ABDURRAHMAN MAI KATAGUM MEDICAL CNETRE, ya rike National Tresurer na Doctors na kasa gaba daya , ya kuma rike President na Doctors , shine kuma yanzu ance again qauter ne ta north east shine yake ganin zai sake samu , sai yakeso ya withhunting nasa yayi amfani da kujerarsa don kuntata masa koma ya koreshi a services na FMC Azare , wanda mu bazamu yarda da wannan ba a garin Azare .

Wannan fadan katagum ne ba na Dr. ABUBAKAR kadai ba, duk wanda bayason cigaban garin Azare a shirye muke da mu nuna masa karshen sa koshi waye don katagum itane komin mu.

Daga karshe ina kira a duk masu fada aji a kasar katagum su shiga wannan maganar don bazamu yarda da wannan cin kashin ba .

Bayan lalata FMC Azare da wulakanci a mutanen yankin kuma har da kama karya cikin lamarin kai kabashi awa ashirin da hudu ya amsa takarda muma munbaka irinta ka janye kudirinka akan wannan takardar zaluncin da kake so kayi amfani da kujerarka akan ma'aikatanka kamar wannan masoyin namu na hakika, da kuma saura suna nan tafe .

Wednesday, 16 November 2016

Kukan kurciya kenan!!!

Naziru Mohammed

Ba,Hon.Ibrahim Moh'd Baba kadai Mukaza6a a APC SAKba,Yakamata Za6a66unmu da Masu rike da Mukamai naSiyasa,yakamataMusan Miye Agenda Ku akan Matasa?Hon.Ibrahim Moh'd Baba(IMBA) shikadaine yatabbatar mana da cewa munyi APC SAK

Monday, 14 November 2016

TRIBUTE TO GARBALE IBRAHIM BATURE (Late)

TRIBUTE TO GWANIN MAGAJI ( GARBALE BATURE)

By Mustapha Kabir (Yariman Katagum)

Innalillahi wa inna Ilahi Raji'un, Allah SWT have mercy on the soul of this humble gentleman. His demise comes to me with the shock that I could help but the recollections of our encounter since 1971. I was eleven years old.

I remembered in 1971,  I was admitted in Kuranga Secondary School my residence was  to Maigana House , was assigned to room E4, Garbale was in form three. Being the junior I was directly above the  double decker.

It was an era of extreme seniority and punishment in the Schools those days, BUT I still recollect Garbale has never ever even asked me to fetch water for him to drink. His father Alhaji Bature was perhaps richest man in Azare  then . Garbale was the only student in GSS Azare that had  a bicycle and a mattress  and I was one who gets to use it , both seat on the mattress and the bicycle . On some Sundays , he sometimes makes me come to their family  house, because there ware gazelles there, which I used to love watching and chasing them around. He will always caution me to be wary of their reaction. He treated me like a younger brother. He earned my respect for his gentlemanliness through all time I knew him.

My last conversation with him was I called to congratulate him on the appointment of Mallam Adamu Adamu as Minister because of their closeness, he laughed and said Yarima, Mallam is for us all.

May Allah SWT make your life comfortable in your grave, May Allah SWT make Aljanna Firdausi be you final abode. Ameen ya Rabil Alamin.
For the first and last time as the tears are rolling out of control from my eyes,  Magajin Gwanin Katagum, I said to you adieus SIR.

Sunday, 13 November 2016

NON PAYMENTS OF WORKER'S SALARY IN BAUCHI STATE

BAUCHI STATE GOVERNMENT SHOULD BE CAUTIOUS AND BE FARE IN THE MATTERS RELATED TO NON PAYMENTS OF WOKER'S SALARIES AND PENSIONERS ;

1) the government should have  continued paying the dues of the workers and the pensioners  while the verification goes on, because the verifications yield may not to the expectations. There will be disappointment. Clear exercise in futility is a failure.
Secondly even in law it is said its better to free 100 guilty people than to convict one innocent person. The Excellency is a lawyer I guess he knows this better than me as a legal phrase,

2) if the bail out funds have been diverted for critical needs of the State, then it is indeed a requirement to be fulfilled vide the Financial Regulations of proper procedures. But Establishment takes more priority over any sub- components of a any Budget, and

3) if these funds have been deposited into an Account, then "the economic value for funds comes to the equation". The Interest paid on deposits by Banks is actually the falling value of the funds. I suggest then the government should show magnanimity, collect the interests accumulated over time from the Banks and share them accordingly to the rightful owners of the funds.
If this method is adopted then people shall have more faith in the verification exercise, that intention of the government was not  a connivance with the Banks to shortchanged anyone.

I wish the governance of my State to experience the best of progress and wisdom from the leadership for the benefit of the governed.